An zargi Aisha Binani da ba da naira biliyon biyu ga jami’in zabe domin...
Yar takarar gwamnan jihar Adamawa a karkashin jam'iyyar All Progressives Congress, Sanata Aishatu Dahiru, wacce aka fi sani da Binani, ta musanta zargin cewa...
Rikici yayin da INEC ta musanta bayyana Binani a matsayin wanda ta lashe zaben...
Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa INEC ta musanta bayyana Aisha Binani a matsayin wadda ta lashe zaben gwamnan jihar Adamawa.
Naija News ta...
Mu leka zuwa ga Fitattun matan Nijeriya guda shida da aka zaba a matsayin...
An dade ana muhawara kan inganta shigar mata a harkokin siyasa da shugabanci amma abin sha’awa shi ne, a cikin shekaru 60 da Najeriya...
Mutuwar dana ya kawo karshen rashin jituwa na da mawaki Wizkid na shekaru 12...
Fitaccen mawakin kasar Najeriya na Afrobeat, David Adeleke, wanda aka fi sani da Davido, ya bayyana cewa, a lokacin da ya yi fama da...
Zababben dan majalisar wakilai a mazabar Chibok a jihar Borno ya rasu.
Nuhu Clark, zababben dan majalisar wakilai na mazabar Chibok a majalisar dokokin Borno ya rasu.
An ruwaito cewa Clark, wanda ke karbar magani a Indiya,...
Jam’iyyar PDP ta jihar Zamfara ta tayar da kura, inda ta zargi APC na...
Jam’iyyar PDP reshen jihar Zamfara ta koka kan shirin da gwamnati mai mulki ke yi na muzgunawa tare da kame mambobinta.
Idan ba a manta...
Tinubu ne ya lashe zaben shugaban kasa na 2023-;In ji INEC.
Hukumar zabe mai zaman kanta ta bukaci kotun sauraron kararrakin zaben shugaban kasa da ke Abuja da ta yi watsi da duk wasu kararrakin...
An dakatar da aikin gine-gine a Gaduwa da aka gina ba bisa ka’ida ba.
An dakatar da aikin gine-gine a ranar Talata ta yau qn umurci wani mai wani gida a yankin Gaduwa da ya dakatar da aiki...
YANZU YANZU: Yan Bindiga Sun Kai Hari Kauyen Nasarawa, Sun Sace Tsohon Mataimakin Gwamna
An sace wani tsohon mataimakin gwamnan jihar Nasarawa, Farfesa Onje Gye-Wado.
Jami’in hulda da jama’a na rundunar ‘yan sandan jihar, DSP Ramhan Nansel, a wata...
Buhari Ya Kori Shugaban NIPC, Saratu Umar
A yammacin ranar Alhamis ne shugaban kasa Muhammadu Buhari ya dakatar da nadin Hajiya Saratu Umar a matsayin babbar sakatariyar hukumar bunkasa zuba jari...












