An zargi Aisha Binani da ba da naira biliyon biyu ga jami’in zabe domin...

0
Yar takarar gwamnan jihar Adamawa a karkashin jam'iyyar All Progressives Congress, Sanata Aishatu Dahiru, wacce aka fi sani da Binani, ta musanta zargin cewa...

Rikici yayin da INEC ta musanta bayyana Binani a matsayin wanda ta lashe zaben...

0
  Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa INEC ta musanta bayyana Aisha Binani a matsayin wadda ta lashe zaben gwamnan jihar Adamawa. Naija News ta...

Mu leka zuwa ga Fitattun matan Nijeriya guda shida da aka zaba a matsayin...

0
An dade ana muhawara kan inganta shigar mata a harkokin siyasa da shugabanci amma abin sha’awa shi ne, a cikin shekaru 60 da Najeriya...

Mutuwar dana ya kawo karshen rashin jituwa na da mawaki Wizkid na shekaru 12...

0
  Fitaccen mawakin kasar Najeriya na Afrobeat, David Adeleke, wanda aka fi sani da Davido, ya bayyana cewa, a lokacin da ya yi fama da...

Zababben dan majalisar wakilai a mazabar Chibok a jihar Borno ya rasu.

0
Nuhu Clark, zababben dan majalisar wakilai na mazabar Chibok a majalisar dokokin Borno ya rasu. An ruwaito cewa Clark, wanda ke karbar magani a Indiya,...

Jam’iyyar PDP ta jihar Zamfara ta tayar da kura, inda ta zargi APC na...

0
Jam’iyyar PDP reshen jihar Zamfara ta koka kan shirin da gwamnati mai mulki ke yi na muzgunawa tare da kame mambobinta. Idan ba a manta...

Tinubu ne ya lashe zaben shugaban kasa na 2023-;In ji INEC.

0
Hukumar zabe mai zaman kanta ta bukaci kotun sauraron kararrakin zaben shugaban kasa da ke Abuja da ta yi watsi da duk wasu kararrakin...

An dakatar da aikin gine-gine a Gaduwa da aka gina ba bisa ka’ida ba.

0
An dakatar da aikin gine-gine  a ranar Talata ta yau  qn umurci wani mai wani gida a yankin Gaduwa da ya dakatar da aiki...

YANZU YANZU: Yan Bindiga Sun Kai Hari Kauyen Nasarawa, Sun Sace Tsohon Mataimakin Gwamna

0
    An sace wani tsohon mataimakin gwamnan jihar Nasarawa, Farfesa Onje Gye-Wado. Jami’in hulda da jama’a na rundunar ‘yan sandan jihar, DSP Ramhan Nansel, a wata...

Buhari Ya Kori Shugaban NIPC, Saratu Umar

0
A yammacin ranar Alhamis ne shugaban kasa Muhammadu Buhari ya dakatar da nadin Hajiya Saratu Umar a matsayin babbar sakatariyar hukumar bunkasa zuba jari...