Sarkin Musulmi Muhammadu Sa’ad Abubakar III ya cika shekaru 66 a duniya.

0
A ranar Laraba ne da ya gabata,Shugaban kasa, Manjo Janar Muhammadu Buhari (mairitaya),ya bi sahun daukacin al’ummar Musulmi wajen taya Sarkin Musulmi Muhammadu Sa’ad...

HANAAN BUHARI TA HAIFI DA NAMIJI A KASAR TURKIYA.

0
A lahadin da ya gabata ,ashirin ga watan maris(20-03-2022).ne aka samu karuwa a fadar Shugaban kasa Muhammadu Buhari. Hanaan 'ya ce ga shugaba Buhari da...

Kayattattun Hotunan  Kafin Biki Na Yusuf Buhari Da Zahrah Bayero

0
Da namiji tilo guda ga shugaban kasan nijeriya Muhammadu Buhari, Yusuf Buhari zai auri iyar sarkin Bichi Nasir Ado Bayero, Zahra Bayero. Daurin auren da...

Masarautan jihar bauchi ta yi wa jaruman kannywood aliartwork da jamila nadin sarautan gargajiya

0
Masarautan jihar bauchi ta nada fittaccen jarumi, mai wasan barkwanci kuma dan siyasa Ali Muhd Idris wadda akafi sani da Aliartwork da kuma fitacciyar...

Matar Yusuf Buhari, Zahra ta kamala karatunta da first class a fannin Kimiyyar Gine-gine

0
Matar dan shugaba Buhari, Yusuf Buhari,  watto Zahra Bayero, ta kammala karatun digiri na farko a fannin Architectural Science a jami'ar kasar Birtaniya. Surukarta,...

Rahama Sadau Za Ta Yi Fim Din Bollywood A Karon Farko Bayan An dakatar...

0
Jarumar fina -finan kasar Najeriya, Rahama Sadau, na shirin fara fitowa a masana'antar fina -finan Indiya na Bollywood. Sadau, a ranar Alhamis daya gabata, ta...

Allah yayiwa jarumin kannywood Ahmed tage rasuwa.

0
Allah yayiwa daya daga cikin fitaccen jarumi mai daukar hoto (camera man) na masana’antar kannywood malam Ahmad Aliyu tage rasuwa, tage ya rasu ne...

Yan sanda Sun Kammala Binciken Gawar Mawaki Mohbad

0
  Rundunar ‘yan sandan Najeriya a ranar Alhamis ta ce ta yi nasarar kammala binciken da aka yi wa gawar Ilerioluwa Aloba, wanda aka fi...

Mutuwar dana ya kawo karshen rashin jituwa na da mawaki Wizkid na shekaru 12...

0
  Fitaccen mawakin kasar Najeriya na Afrobeat, David Adeleke, wanda aka fi sani da Davido, ya bayyana cewa, a lokacin da ya yi fama da...

Kotu ta umarci ‘yan sanda da su binciki Safara’u da Ado Gwanja

0
Kotun Shari’ar Shari’a ta Jihar Kano, Bichi, ta umarci rundunar ‘yan sandan Kano da ta kaddamar da bincike kan Mista 442 Safiyya Yusuf (Safara’u),...