Wata Budurwa Yar Kasar Norway Ta Zo Najeriya, Ta Auri Dan Banga A Jihar...
Wani mamba na rundunar yan banga Isah Hamma Joda, ya auri Diana Maria Lugunborg, ‘yar kasar Norway a jihar Adamawa, a karshen makon nan.
An ce...
Mutuwar dana ya kawo karshen rashin jituwa na da mawaki Wizkid na shekaru 12...
Fitaccen mawakin kasar Najeriya na Afrobeat, David Adeleke, wanda aka fi sani da Davido, ya bayyana cewa, a lokacin da ya yi fama da...
Masarautan jihar bauchi ta yi wa jaruman kannywood aliartwork da jamila nadin sarautan gargajiya
Masarautan jihar bauchi ta nada fittaccen jarumi, mai wasan barkwanci kuma dan siyasa Ali Muhd Idris wadda akafi sani da Aliartwork da kuma fitacciyar...
Jaruma rahma sadau tayi murnar cika shekaru 29
Fitacciyar jarumar rahma sadau ta cika shekaru 29 da haihuwa.
Jarumar wanda ta kasance fitacciya kuma ake damawa da ita a kamfanin shirya fina finan...
A sanadiyar mutuwar Ifeanyi, Davido ya auri budurwar sa Chioma a sirrance.
.Davido da Chioma sun sha wahala tare da bakin ciki sakamakon rashin dansu, Ifeanyi Adeleke.
Gistlovers blog ya yi zargin cewa mawakin ya auri Chioma...
Matar Yusuf Buhari, Zahra ta kamala karatunta da first class a fannin Kimiyyar Gine-gine
Matar dan shugaba Buhari, Yusuf Buhari, watto Zahra Bayero, ta kammala karatun digiri na farko a fannin Architectural Science a jami'ar kasar Birtaniya. Surukarta,...
Kotu ta umarci ‘yan sanda da su binciki Safara’u da Ado Gwanja
Kotun Shari’ar Shari’a ta Jihar Kano, Bichi, ta umarci rundunar ‘yan sandan Kano da ta kaddamar da bincike kan Mista 442 Safiyya Yusuf (Safara’u),...
Sarkin Musulmi Muhammadu Sa’ad Abubakar III ya cika shekaru 66 a duniya.
A ranar Laraba ne da ya gabata,Shugaban kasa, Manjo Janar Muhammadu Buhari (mairitaya),ya bi sahun daukacin al’ummar Musulmi wajen taya Sarkin Musulmi Muhammadu Sa’ad...
Jarumi Ali Nuhu Ya wallafa Sabon Hoton Dan Sa, Ahmad A Yayin Da Yake...
Iyaye da yawa suna ba wa 'ya'yansu daman zabi a lokacin zabar abun da suke so su zama. Shahararren jarumin Kannywood Ali Nuhu ya...
Rayuwa ta na cikin hadari;in ji Hadiza Gabon.
Jarumar fina-finan Kannywood, Hadiza Gabon, ta shaida wa wata kotun shari’a da ke zamanta a Kaduna cewa rayuwarta na cikin hadari.
Wani ma’aikacin gwamnati mai...